Skip to main content

PRESS RELEASE!!!

 PRESS RELEASE!!! 



BUNI-GUBANA WOMEN AND YOUTH NETWORK SYMPATHIZES WITH YOBE FLOOD VICTIMS


For Immediate release 

17th_September_2022


The Buni-Gubana Women Youth Network political organization has commiserated with the flood victims across communities in Yobe State. 


The organization is deeply concerned with the damages such flood incidences might have caused especially that of lost of lives, injuries and livelihoods including shelter, farm lands and food items.


As a matter of urgency, the organization is calling on the international communities, Federal and State governments relevant agencies to come to the aid of the victims as the flood destructions deteriorate.


While extending our deepest sympathy to the victims, we seek Allah's divine intervention to bring solace and mitigate this calamity AMEEN.


With this development the organization hereby postpone its Zonal Inauguration for Zone C scheduled for tomorrow 18th September 2022 until further notice, we sincerely regret any inconveniences this decision may have cause.


Signed

Ibrahim Baba Saleh

Director Media and Publicity.

Comments

Popular posts from this blog

Kungiyar Buni-Gubana Women & Youth Network reshen Karamar hukumar Fika ta ziyarci Mai Martaba Sarkin Fika.

 Kungiyar Buni-Gubana Women & Youth Network reshen Karamar hukumar Fika ta ziyarci Mai Martaba Sarkin Fika.  A cikin shiriye-shiriyenta na wayar da kan mutane akan kyawawan manufofi da tsare-tsaren Gwamnatin Mai Mala Buni don su cigaba da marawa Gwamnatinsa da Jam'iyyar APC baya ɗari bisa ɗari, a yau Asabar 24th September, 2022, kungiyar Buni Gubana Women & Youth Network reshen Karamar hukumar Fika ta kai ziyara na musamman wa fadan Mai Martaba Sarkin Fika don neman tabarraki da shawarwari . Shugaban kungiyar, reshen Karamar hukumar Fika, Abubakar Ayuba Idriss tare da sauran membobinsa sun samu rakiyar shugaban kungiyar reshen Yobe zone-B Mohammed Musa Kawuwale shima tare da sauran shuwagannin kungiyar na reshen Yobe zone B. A cikin jawabansu, Abubakar Ayuba Idriss da Mohammed Musa Kawuwale sun bayyanawa Mai martaba cewa kungiyar ta fito ne taken ta na "Rama alkhairi da alkhairi' ma'ana, ƙokarin rama alkhairin da Gwamnatin Mai Mala Buni ta kawo wa Jahar Yobe, m...

Muslim-Muslim ticket: Kungiyar Buni Gubana women and Youth Network ta gana da mabiya addinin kirista a Fika, ta kira su da su marawa Jam'iyyar APC baya.

 Muslim-Muslim ticket: Kungiyar Buni Gubana women and Youth Network ta gana da mabiya addinin kirista a Fika, ta kira su da su marawa Jam'iyyar APC baya.  A jiya Asabar, kungiyar Buni Gubana Women and Youth Network karkashin jagorancin Hajiya Fatima Umar Gwamnaty Mairiga ta ziyarci garin Kamfani dake Karamar hukumar Fika don ganawa da mabiya addinin kirista, tayi musu Kira da su marawa Gwamnatin Mai Mala Buni da Jam'iyyar APC baya ɗari bisa ɗari a zaɓen 2023.  Kungiyar ta jaddada musu cewa kar suyi fargaban zaɓen 'Muslim-Muslim' ticket , wato Dan takaran shugaban ƙasa karkashin Jam'iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu tare da mataimakinsa Senata Kashim Shettima a zaɓen 2023.  Hajiya Mairiga ta ƙara da tunatar dasu wasu ɗaruruwan ayyukan cigaba da Gwamnatin Mai Mala Buni ta kawo wa Jahar Yobe a cikin shekaru uku Kachal na mulkinsa, saboda haka tana bukatansu da marawa Gwamnatinsa baya ɗari bisa ɗari don cigaba ayyukan Alheri.  Haka zalika, tayi musu kira da su za...

Kungiyar BUNI-GUBANA WOMEN AND YOUTH NETWORK tana taya mai girma seneta Ahmad Ibrahim lawan murnan samun karramawa na 'GCON' daga shugaban ƙasa Buhari.

 Kungiyar BUNI-GUBANA WOMEN AND YOUTH NETWORK tana taya mai girma seneta Ahmad Ibrahim lawan murnan samun karramawa na 'GCON' daga shugaban ƙasa Buhari. Kungiyar Buni-Gubana Women & Youth Network karkashin jagorancin Hajiya Fatima Umar Mairiga tana taya mai girma dan majalisar dattija Senata Ahmad Ibrahim lawan murnan samun karramawa na 'GCON' daga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a wajen taron karrama ƴan ƙasa da a ake gudanar da ita a babban dakin taro na International Conference Centre, Abuja.  Bikin an shiriya tane don karrama ƴan Nigeria da suke yin ƙokari wajen bada gudumawarsu don tabbatar da zaman lafiya, hadin kan ƴan ƙasa, yiwa ƙasa hidima da cigaban Najeria baki ɗaya.  Shugaban kungiyar, Hajiya Mairiga tace "mai girma seneta Ahmad Ibrahim lawan ya cancanci wannan karramawan a wajen shugaban ƙasa Muhammadu Buhari duba ga irin gudumawar da yake bayarwa ta fuskan siyasa, zaman lafiya, hadin kan ƴan ƙasa da kawo ɗaruruwan ayyukan cigaban a kasa Najeriya ...